Min menu

Pages

An bankado za'a kaiwa shugaban kasar Nijeriya Muhammad Buhari wani mummunan hari

 

An bankado za'a kaiwa shugaban kasar Nijeriya Muhammad Buhari wani mummunan hari



Na Samu Wahayin Za A Kai Wa Buhari Mummunan Hari Kwanan Nan – Pastor Ayodele


Faston Elijah Ayodele ya bayyana cewa, ya hango za’a samu rashin jituwa tsakanin Shugaban kasa, Muhammadu Buhari da Mataimakinsa, Yemi Osinbajo.

Ya kara da cewa, kuma a tsakanin hadiman shugaban kasar ma za’a samu rashin jituwa


Yace shugaban yayi hankali yanda yake tafiue-tafiye dan akwai yiyuwar kai masa hari a tsakanin watannin October zuwa Disamba

Ya kuma bayar da shawarar cewa, a tabbatar ana duba lafiyar jirgin da shugaba Buhari zai hau dan kiyaye hadari

Comments